1 Korintiyawa 7:22 - Sabon Rai Don Kowa 202022 Gama wanda yake bawa sa’ad da Ubangiji ya kira shi, ’yantacce ne na Ubangiji; haka ma, wanda yake ’yantacce sa’ad da aka kira shi, bawa ne na Kiristi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Littafi Mai Tsarki22 Wanda aka kiraye shi ga tafarkin Ubangiji yana bawa, ai, 'yantacce ne na Ubangiji. Kuma, wanda aka kira shi yana ɗa, bawa ne na Almasihu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |