Zefaniya 3:6 - Littafi Mai Tsarki6 Ubangiji ya ce, “Na datse al'umman duniya, Hasumiyansu sun lalace. Na kuma lalatar da hanyoyinsu, Ba mai tafiya a kansu. An mai da biranensu kufai, Ba mutumin da yake zaune ciki. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20206 “Na daddatse al’ummai; an kuma rurrushe kagararsu. Na bar titunansu ba kowa, ba mai ratsawa a ciki. An ragargaza biranensu; ba wanda za a bari, babu ko ɗaya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |