Zakariya 6:8 - Littafi Mai Tsarki8 Ya kuma kira ni, ya ce, “Duba, waɗanda suka tafi ƙasar arewa sun sa fushin Ubangiji ya huce.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20208 Sai ya kira ni ya ce, “Duba, waɗanda suka nufi wajen ƙasar arewa sun ba wa Ruhuna hutu a ƙasar arewa.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |