Zakariya 14:18 - Littafi Mai Tsarki18 Idan al'ummar Masar ba ta halarci Idin Bukkoki ba, ba za a yi mata ruwan sama ba. Ubangiji kuma zai kawo mata irin annobar da ya kawo wa al'umman da suka ƙi halartar Idin Bukkoki. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202018 In mutanen Masar ba su haura sun yi sujada ba, ba za su sami ruwan sama ba. Ubangiji zai kawo masu bala’in da ya aika wa al’umman da ba su haura sun yi Bikin Tabanakul ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |