Zakariya 1:1 - Littafi Mai Tsarki1 A watan takwas a shekara ta biyu ta sarautar Dariyus, Ubangiji ya yi magana da annabi Zakariya, ɗan Berekiya, ɗan Iddo, ya ce, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 A wata na bakwai na shekara ta biyu ta mulkin Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa annabi Zakariya ɗan Berekiya ɗan Iddo. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |