Zabura 7:9 - Littafi Mai Tsarki9 Ka tsai da muguntar mugaye, Ina roƙonka, ka sāka wa mutanen kirki. Kai Allah mai adalci ne, Kana kuwa auna tunanin mutane, da marmarinsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Ya Allah mai adalci, wanda yake binciken tunani da zukata, ka kawo ƙarshen rikicin mugaye ka kuma sa adalai su zauna lafiya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |