Zabura 68:4 - Littafi Mai Tsarki4 Ku raira waƙa ga Allah, Ku raira waƙar yabo ga sunansa, Ku yi hanya ga wanda yake ratsa gizagizai. Sunansa kuwa Ubangiji ne, ku yi murna a gabansa! အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20204 Rera wa Allah, rera yabo ga sunansa, ku ɗaukaka wanda yake hawa a kan gizagizai; sunansa Ubangiji ne, ku kuma yi farin ciki a gabansa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |