Zabura 53:2 - Littafi Mai Tsarki2 Daga Sama Allah ya dubi mutane, Ya ga ko akwai masu hikima Waɗanda suke yi masa sujada. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20202 Allah yana duba daga sama a kan ’ya’yan mutane yă ga ko akwai wani wanda ya gane, wani wanda yake neman Allah. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |