Zabura 42:9 - Littafi Mai Tsarki9 Ga Allah wanda yake tsarona na ce, “Me ya sa ka manta da ni? Me ya sa nake ta shan wahala Saboda muguntar maƙiyana?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Na ce wa Allah Dutsena, “Me ya sa ka manta da ni? Me zai sa in yi ta yawo ina makoki, a danne a hannun abokin gāba?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |