Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Zabura 41:5 - Littafi Mai Tsarki

5 Magabtana suna mugayen maganganu a kaina, Suna cewa, “Yaushe ne zai mutu a manta da shi?”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Abokan gābana suna muguwar magana a kaina cewa, “Yaushe zai mutu sunansa yă ɓace ne?”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Zabura 41:5
13 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Tunawa da mutumin kirki albarka ce, amma nan da nan za a manta da mugaye.


Maƙiyana suna cin mutuncina dukan yini. Waɗanda suke mini ba'a, Suna la'antarwa da sunana.


Masu son kashe ni, sun haƙa mini tarkuna, Masu so su cuce ni, suna barazanar lalatar da ni, Yini sukutum suna ƙulla mini maƙarƙashiya.


Amma zai shuɗe kamar ƙura. Waɗanda dā suka san shi, Za su yi mamaki saboda rashin sanin inda ya tafi.


Sunansa ya ƙare a gida da a jeji, Ba wanda yake ƙara tunawa da shi.


Na gane laifina, Kullum ina sane da zunubina.


Amintacciyar zuciya ita kake so, Ka cika tunanina da hikimarka.


Dukan yini maƙiyana suna tasar mini, Waɗanda suke faɗa da ni sun cika yawa.


Zan yi kira ga Allah, Maɗaukaki, Zan yi kira ga Allah, mai biyan dukan bukatata.


Domin dukan duniya ta san nufinka, Dukan sauran al'umma kuma su san cetonka.


Kai ne Allahna, saboda haka ka yi mini jinƙai, ya Ubangiji, Ina yin addu'a a gare ka dukan yini.


Ka juyo gare ni, ka yi mini jinƙai, Ka ƙarfafa ni, ka cece ni, Gama ina bauta maka, kamar yadda mahaifiyata ta yi.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ