Zabura 32:6 - Littafi Mai Tsarki6 Saboda haka dukan jama'arka masu biyayya, Za su yi addu'a gare ka, lokacin bukata. Sa'ad da babbar rigyawa ta malalo, Ba za ta kai wurinsu ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20206 Saboda haka bari duk mai tsoron Allah yă yi addu’a gare ka yayinda kake samuwa; tabbatacce sa’ad da manyan ruwaye suka taso, ba za su kai wurinsa ba. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |