Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Zabura 3:2 - Littafi Mai Tsarki

2 Suna magana a kaina, suna cewa, “Allah ba zai taimake shi ba!”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

2 Da yawa suna magana a kaina suna cewa, “Allah ba zai cece shi ba.” Sela

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Zabura 3:2
14 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Suna cewa, “Ai, Allah ya rabu da shi, Gama ba wanda zai cece shi!”


Dare da rana ina kuka, Hawayena kaɗai su ne abincina, A kowane lokaci maƙiyana suna ta tambayata, “Ina Allahnka?”


An ragargaza ni da zargin maƙiyana Waɗanda suke tambayata kullum, “Ina Allahnka?”


Duk wanda ya gan ni Sai yă maishe ni abin dariya, Suna zunɗena da harshensu suna kaɗa kai.


Ku ji tsoro, ku daina aikata zunubinku, Ku yi tunani da gaske a kan wannan A kaɗaice, shiru, a ɗakunanku.


Ka fito saboda ceton mutanenka, Saboda ceton shafaffenka kuma. Ka fasa kan mugu, Ka kware shi daga cinya zuwa wuya.


Ka ja bakanka, Ka rantsar da sandunan horo. Ka rarratsa duniya da koguna.


Daga Edom Allah ya zo, Daga dutsen Faran Mai Tsarki yake tahowa. Ɗaukakarsa ta rufe sammai, Duniya kuwa ta cika da yabonsa.


Ku mutanen nan, sai yaushe za ku daina zagina? Sai yaushe za ku daina ƙaunar abubuwan banza, Da bin abin da yake na ƙarya?


Ceto yana zuwa daga wurin Ubangiji, Bari yă sa wa jama'arsa albarka!


Na yi kira wurin Ubangiji domin taimako, Ya kuwa amsa mini daga tsattsarkan dutsensa.


“Da a ce Ubangiji ba ya tare da mu, A lokacin da abokan gābanmu suka auka mana,


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ