Zabura 15:2 - Littafi Mai Tsarki2 Sai dai mutumin da yake biyayya ga Allah da kowane abu, Yana kuwa aikata abin da yake daidai, Wanda yake faɗar gaskiya da zuciya ɗaya, အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20202 Sai wanda ba shi da laifi kuma yana yin abin da yake daidai, wanda yake faɗin gaskiya daga zuciyarsa အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |