Zabura 14:4 - Littafi Mai Tsarki4 Ubangiji ya ce, “Ba su sani ba? Duk waɗannan masu aikin mugunta jahilai ne? Ta wurin yi wa jama'ata fashi suke zaman gari, Ba su yin addu'a gare ni.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20204 Masu aikata mugunta za su taɓa koyo. Suna cin mutane yadda mutane ke cin gurasa kuma waɗanda ba sa kira bisa Ubangiji? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |