Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Zabura 13:1 - Littafi Mai Tsarki

1 Har yaushe za ka manta da ni, ya Ubangiji? Har abada ne? Har yaushe za ka ɓoye mini fuskarka?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

1 Har yaushe, ya Ubangiji? Za ka manta da ni har abada ne? Har yaushe za ka ɓoye fuskarka daga gare ni?

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Zabura 13:1
15 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

“Me ya sa kake guduna? Me ya sa ka maishe ni kamar maƙiyi?


Har yaushe za ka ɓoye kanka, ya Ubangiji? Har abada ne? Har yaushe fushinka zai yi ta ci kamar wuta?


Don me ka manta da mu har abada? Don me ka yashe mu da daɗewa haka?


Har yaushe ke nan ya Ubangiji Allah Mai Runduna, Za ka yi ta fushi da addu'o'in jama'arka?


Duk na damu ƙwarai da gaske. Sai yaushe wannan zai ƙare, ya Ubangiji?


Me ya sa ka ɓuya mana? Kada ka manta da ƙuncinmu da wahalarmu!


Sai yaushe, za ka duba, ya Ubangiji? Ka kuɓutar da ni daga farmakinsu, Ka ceci raina daga waɗannan zakoki!


Ya Ubangiji, ka zo ka cece ni! Kada ka manta da waɗanda ake zaluntarsu, ya Allah!


Za ka yi fushi da mu har abada? Ba za ka taɓa hucewa ba?


Don me ka yashe mu haka, ya Allah? Za ka yi ta fushi da jama'arka har abada ne?


Amma laifofinku suka raba tsakaninku da Allahnku. Zunubanku ne kuma suka sa ya juya daga gare ku don kada ya ji ku.


Ka cika mu da madawwamiyar ƙaunarka a kowace safiya, Don mu raira waƙoƙin murna dukan kwanakin ranmu.


A wannan rana zan husata da su ƙwarai, in rabu da su, in ɓoye musu fuskata, za a cinye su. Masifu da wahalai za su same su. Za su kuwa ce a ranar, ‘Masifun nan sun same mu domin Allahnmu ba ya tare da mu.’


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ