3 Bari dukan firistoci na Allah su ce, “Ƙaunarsa kuwa tabbatacciya ce.”
3 Bari gidan Haruna yă ce, “Ƙaunarsa madawwamiya ce har abada.”
Ku kuma, kamar rayayyun duwatsu, bari a gina gida mai ruhu da ku, domin ku zama tsattsarkar ƙungiyar firistoci, da nufin ku miƙa hadayu na ruhu, abin karɓa ga Allah, ta wurin Yesu Almasihu,
ya mai da mu firistoci, mallakar Allah Ubansa. Amin.
Ku dogara ga Ubangiji, ya ku firistoci na Allah! Shi yake taimakonku, yana kiyaye ku.