1 Ubangiji kuma ya sāke ce wa Yunusa,
1 Sa’an nan sai maganar Ubangiji ta zo wa Yunana sau na biyu.
Ana nan sai Ubangiji ya yi magana da Yunusa, ɗan Amittai, ya ce,
Zaki ya yi ruri! Wa ba zai ji tsoro ba? Sa'ad da Ubangiji ya yi magana! Wa zai ƙi yin shelar maganarsa?
Ubangiji kuwa ya umarci kifin, kifin kuwa ya amayar da Yunusa a gaɓar teku.
“Ka tashi ka tafi Nineba, babban birnin nan, ka yi musu shelar saƙon da zan faɗa maka.”
Annabawan da suka riga mu, ni da kai a zamanin dā, sun yi wa ƙasashe masu yawa da manyan mulkoki annabcin yaƙi da yunwa, da annoba.