Yoshuwa 8:7 - Littafi Mai Tsarki7 Ku kuwa ku tashi daga kwanto, ku ci birnin, gama Ubangiji Allahnku zai ba da shi a hannunku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20207 sai ku tashi daga inda kuka yi kwanto, ku ci birnin da yaƙi, Ubangiji Allahnku zai ba da shi a hannunku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |