Yoshuwa 8:16 - Littafi Mai Tsarki16 Saboda haka aka kira dukan mutanen da suke cikin birnin, su fafare su. Da suka fafari Joshuwa, sai aka janye su nesa da birnin. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202016 Aka kira duk mazan Ai su fafare su, suka kuwa fafari Yoshuwa, aka yaudare su suka yi nisa da birnin. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |