Yoshuwa 6:16 - Littafi Mai Tsarki16 A zagawa ta bakwai, sa'ad da firistoci suka busa ƙahoni, sai Joshuwa ya ce wa jama'a, “Ku yi ihu, gama Ubangiji ya ba ku birnin. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202016 A zagawa ta bakwai, da firistoci suka busa ƙahoni, sai Yoshuwa ya ba sojojin umarni ya ce, “Ku yi ihu, gama Ubangiji ya ba ku birnin! အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |