Yoshuwa 4:5 - Littafi Mai Tsarki5 Ya ce musu, “Wuce gaban akwatin Ubangiji Allahnku zuwa tsakiyar Urdun, ko wannenku ya ɗauki dutse a kafaɗarsa, don kowace kabila ta Isra'ila. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20205 ya ce musu, “Ku je tsakiyar Urdun inda akwatin alkawari na Ubangiji Allahnku yake. Kowannenku yă ɗauki dutse ɗaya a kafaɗarsa, bisa ga yawan kabilan Isra’ila, အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |