2 Bayan kwana uku sai shugabannin jama'a suka bibiya zango,
2 Bayan kwana uku sai shugabannin suka zazzaga sansani, suna
suna umartar jama'ar suna cewa, “Sa'ad da kuka ga akwatin alkawari na Ubangiji Allahnku, sai ku tashi daga inda kuke, ku bi shi,