Yoshuwa 22:2 - Littafi Mai Tsarki2 Ya ce musu, “Kun aikata dukan abin da Musa, bawan Ubangiji, ya umarce ku, kun kuma yi biyayya da dukan abin da na umarce ku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20202 ya ce musu, “Kun yi duk abin da Musa bawan Ubangiji ya umarta, kun kuma yi mini biyayya cikin dukan umarnan da na ba ku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |