Yoshuwa 21:2 - Littafi Mai Tsarki2 Suka yi magana da su a Shilo a ƙasar Kan'ana, suka ce musu, “Ubangiji ya umarta ta bakin Musa a ba mu biranen zama da wuraren kiwo domin dabbobinmu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20202 Shilo cikin Kan’ana, suka ce musu, “Ubangiji ya yi umarni ta wurin Musa cewa a ba mu garuruwan da za mu zauna a ciki, da wurin kiwo mai kyau don dabbobinmu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |