Yoshuwa 2:3 - Littafi Mai Tsarki3 Sarkin Yariko kuwa ya aika wurin Rahab ya ce, “Fito da mutanen da suka zo wurinki, waɗanda suka shiga gidanki, gama sun zo ne domin su leƙi asirin ƙasar duka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20203 Saboda haka sai sarki ya aika wannan saƙo zuwa ga Rahab, “Ki fito da mutanen da suka zo suka sauka a gidanki, gama sun zo su leƙi asirin ƙasar ne gaba ɗaya.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |