Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Yohanna 9:10 - Littafi Mai Tsarki

10 Sai suka ce masa, “To, ƙaƙa aka yi idanunka suka buɗe?”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

10 Sai suka ce, “To, yaya aka yi idanunka suka buɗe?”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Yohanna 9:10
11 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Watakila wani zai yi tambaya, “Ta yaya ake ta da matattu? Da wace irin kama kuma suke fitowa?”


Sai suka ce masa, “Shin, me ya yi maka? Ta yaya ya buɗe maka ido?”


Amma ta yadda aka yi yake gani yanzu ba mu sani ba, ba mu ma san wanda ya buɗe idon ba. Ku tambaye shi, ai, ba yaro ba ne, zai faɗa da bakinsa.”


Farisiyawa ma suka tambaye shi ta yadda aka yi ya sami gani. Ya ce musu, “Cuɗaɗɗiyar ƙasa ya shafa a idona, na wanke, ina gani.”


Sai Nikodimu ya amsa masa ya ce, “Ƙaƙa wannan zai yiwu?”


A kwana a tashi har irin ya tsiro, ya girma, bai kuwa san ta yadda aka yi ba.


Kamar yadda ba ka san hanyar iska ba, ko yadda ƙasusuwan jariri suke girma a mahaifar uwarsa, haka nan kuma ba ka san aikin Allah ba, wato wanda ya yi abu duka.


Suka kuma tambayi Baruk, suka ce, “Ka faɗa mana yadda ka yi ka rubuta wannan magana. Ya yi maka shibta ne?”


Bayan haka Yesu ya haye Tekun Galili, wato Tekun Tibariya.


Waɗansu suka ce, “Shi ne mana.” Waɗansu kuwa suka ce, “A'a, kai dai, sun yi kama.” Shi kuwa ya ce, “Sosai ni ne!”


Ya amsa ya ce, “Mutumin nan da ake kira Yesu ne ya cuɗa ƙasa ya shafa mini a idanu, ya ce mini, ‘Je ka Siluwam ka wanke ido.’ Na kuwa je na wanke, sai na sami gani.”


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ