Yohanna 8:42 - Littafi Mai Tsarki42 Yesu ya ce musu, “Da Allah ne Ubanku da kun ƙaunace ni, domin daga wurin Allah na fito, ga ni nan kuwa. Ban zo domin kaina ba, shi ne ya aiko ni. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202042 Yesu ya ce musu, “Da Allah ne Ubanku, da kun ƙaunace ni, gama daga Allah na fito yanzu kuma ga ni nan. Ban zo saboda kaina ba, amma shi ne ya aiko ni. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |