Yohanna 8:25 - Littafi Mai Tsarki25 Sai suka ce masa, “Kai wane ne?” Yesu ya ce musu, “Daidai yadda na gaya muku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202025 Suka ce, “Wane ne kai?” Sai Yesu ya amsa ya ce, “Ni ne wannan da na sha faɗi muku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |