49 Amma wannan taro da ba su san Attaura ba, ai, la'anannu ne.”
49 A’a! Sai dai wannan taron da ba su san kome game da Doka ba, la’anannu ne.”
Da Farisiyawan nan da suke tare da shi suka ji haka, suka ce masa, “Wato mu ma makafi ne?”
Suka amsa masa suka ce, “Kai da aka haifa a baƙin zunubi ne za ka koya mana?” Sai suka kore shi.
Sa'an nan su riƙa ce wa sauran mutane, ‘Ku yi nesa da mu gama muna da tsarki da yawa, har da ba za mu taɓa ku ba.’ Ba zan daure da irin waɗannan mutane ba, fushina a kansu kamar wuta ce wadda ba za ta taɓa mutuwa ba.
Yanzu fa ku mutane masu girmankai, da kuke mulki a nan a Urushalima a kan wannan jama'a, ku saurara ga abin da Ubangiji yake faɗa.
Kun shiga uku! A tsammaninku ku masu hikima ne, masu wayo ƙwarai.
Ashe, akwai wani daga cikin shugabanni ko Farisiyawa da ya gaskata da shi?
Nikodimu kuwa da ya je wurinsa dā, yana kuwa ɗaya daga cikinsu, ya ce musu,