8 Sai Andarawas ɗan'uwan Bitrus ɗaya daga cikin almajiransa, ya ce masa,
8 Sai wani daga cikin almajiransa Andarawus, ɗan’uwan Bitrus, ya yi magana,
Yana tafiya a bakin Tekun Galili ke nan, sai ya ga waɗansu 'yan'uwa biyu, Saminu da ake kira Bitrus, da ɗan'uwansa Andarawas, suna jefa taru a teku, don su masunta ne.
aka kuma gayyaci Yesu da almajiransa.