Yohanna 6:61 - Littafi Mai Tsarki61 Yesu kuwa, da yake ya sani a ransa almajiransa suna gunagunin wannan, sai ya ce musu, “Wato, wannan ne ya zamar muku abin tuntuɓe? အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202061 Da yake ya san almajiransa suna gunaguni game da wannan, sai Yesu ya ce musu, “Wannan ya ɓata muku rai ne? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |