Yohanna 6:10 - Littafi Mai Tsarki10 Yesu ya ce, “Ku ce wa mutane su zauna.” Wuri ne kuwa mai ciyawa. Sai mazaje suka zazzaune, su wajen dubu biyar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202010 Yesu ya ce, “Ku sa mutanen su zauna.” Wurin kuwa akwai ciyawa da sosai, sai maza suka zazzauna, sun kai wajen dubu biyar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |