44 Domin Yesu kansa ya yi shaida cewa annabi ba shi da girma a ƙasarsu.
44 (To, Yesu kansa ya taɓa faɗa cewa annabi ba shi da daraja a ƙasarsa.)
Ya ce kuma, “Hakika, ina gaya muku, ba annabin da yake yardajje a garinsu.
Sai suka yi tuntuɓe sabili da shi. Amma Yesu ya ce musu, “Ai, annabi ba ya rasa girma sai dai a garinsu da kuma a gidansu.”
Sai Yesu ya ce musu, “Ai, annabi ba ya rasa girma sai dai a garinsu, da cikin 'yan'uwansa, da kuma gidansu.”