Yohanna 3:4 - Littafi Mai Tsarki4 Nikodimu ya ce masa, “Ƙaƙa za a haifi mutum bayan ya tsufa? Wato, ya iya komawa a cikin uwa tasa ta sāke haifo shi?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20204 Nikodimus ya yi tambaya ya ce, “Yaya za a haifi mutum sa’ad da ya tsufa? Tabbatacce ba zai sāke koma sau na biyu a cikin mahaifiyarsa don a haife shi kuma ba!” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |