13 Sai Yesu ya zo ya ɗauki gurasar, ya ba su, haka kuma kifin.
13 Yesu ya zo, ya ɗauki burodin ya ba su, haka kuma kifin.
Da fitowarsu gaci sai suka ga garwashi a wurin, da kifi kai, da kuma gurasa.
ba ga dukan jama'a ba, sai dai ga shaidun nan da Allah ya zaɓa tun dā, wato mu ke nan, da muka ci muka sha tare da shi, bayan ya tashi daga matattu.
“Ga wani ɗan yaro nan da gurasa biyar na sha'ir, da kuma kifi biyu. Amma me waɗannan za su yi wa mutane masu yawa haka?”
Yesu ya ɗauki gurasar, bayan ya yi godiya ga Allah kuma, sai ya rarraba wa waɗanda suke zazzaune. Haka kuma ya yi da kifin, gwargwadon abin da ya ishe su.
Yesu ya ce musu, “Ku kawo waɗansu kifi a na waɗanda kuka kama yanzu.”