Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Yohanna 13:22 - Littafi Mai Tsarki

22 Sai almajiran suka duddubi juna, suka rasa da wanda yake.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

22 Almajiransa suka dubi juna, suka rasa ko da wa yake.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Yohanna 13:22
9 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Sai suka fara tambayar juna ko wane ne a cikinsu zai yi haka.


Suka fara baƙin ciki, suna ce masa da ɗaya ɗaya, “Ni ne?”


Sai suka yi baƙin ciki gaya, suka fara ce masa da ɗaya ɗaya, “Ni ne, ya Ubangiji?”


A sa'ad da Yakubu ya ji akwai hatsi a Masar, sai ya ce wa 'ya'yansa maza, “Me ya sa kuke zuba wa juna ido?


Suna cikin cin abinci, sai ya ce, “Hakika, ina gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”


Suna cin abinci ke nan, sai Yesu ya ce, “Hakika, ina gaya muku, ɗayanku zai bashe ni, wanda muke ci tare.”


Amma ga shi, mai bashe ni ɗin nan yana ci a akushi ɗaya da ni.


Ba dukanku nake nufi ba. Na san waɗanda na zaɓa. Wannan kuwa duk domin a cika Nassi ne cewa, ‘Wanda yake cin abincina ya tasar mini.’


Bayan da Yesu ya faɗi haka, ya ji nauyi a ransa, ya yi shaida ya ce, “Lalle hakika, ina gaya muku, ɗayanku zai bāshe ni.”


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ