22 Ko yanzu ma na sani kome ka roƙi Allah zai yi maka.”
22 Amma na san cewa ko yanzu ma Allah zai ba ka duk abin da ka roƙa.”
Mun sani Allah ba ya sauraron masu zunubi, amma duk wanda yake mai bautar Allah, yake kuma aikata nufinsa, Allah yakan saurare shi.
Sai Yesu ya ce masa, “In zan iya? Ai, dukkan abu mai yiwuwa ne ga mai ba da gaskiya.”
Sai Yesu ya matso, ya ce musu, “An mallaka mini dukkan iko a Sama da ƙasa.
tun da ka ba shi iko a kan dukkan 'yan adam, yă ba da rai madawwami ga duk waɗanda ka ba shi.
Uban yana ƙaunar Ɗan, ya kuma sa kome a hannunsa.
Ka yi roƙo, zan kuwa ba ka dukan al'ummai, Dukan duniya kuma za ta zama taka.
Yesu ya ce mata, “Ɗan'uwanki zai tashi.”