W.Yah 17:17 - Littafi Mai Tsarki17 domin Allah ya nufe su da zartar da nufinsa, su zama masu ra'ayi ɗaya, su bai wa dabbar nan, mulkinsu, har a cika Maganar Allah. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202017 Gama Allah ya sa a zukatansu su cika nufinsa ta wurin yarda su ba wa dabbar ikonsu tă yi mulki, sai lokacin da kalmomin Allah sun cika. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |