Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




Romawa 7:22 - Littafi Mai Tsarki

22 Ni kam, a birnin zuciyata, na amince da shari'ar Allah.

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

22 Gama a ciki-cikina ina farin cikin da dokar Allah;

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




Romawa 7:22
27 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Maimakon haka, yana jin daɗin karanta shari'ar Allah, Yana ta nazarinta dare da rana.


Ina ƙaunar in aikata nufinka sosai, ya Allah! Ina riƙe da koyarwarka a zuciyata.”


Ka bishe ni a hanyar umarnanka, Domin a cikinsu nakan sami farin ciki


A kullum ina aikata abin da Allah ya umarta, Ina bin nufinsa, ba nufin kaina ba.


Wannan shi ne alkawarin da zan yi da jama'ar Isra'ila, Bayan kwanakin nan, in ji Ubangiji, Wato, zan sa shari'una a birnin zuciyarsu, In kuma rubuta su a allon zuciyarsu. Zan kasance Allahnsu, Su kuma su kasance jama'ata.


Saboda haka ba mu karai ba, ko da yake jikinmu na mutuntaka yana ta lalacewa, duk da haka, ruhunmu a kowace rana sabunta shi ake yi.


Da ba domin dokarka ita ce sanadin farin cikina ba, Da na mutu saboda hukuncin da na sha.


Ina murna da dokokinka, Ba zan manta da umarnanka ba.


ina addu'a ya yi muku baiwa bisa ga yalwar ɗaukakarsa, ku ƙarfafa matuƙa a birnin zuciyarku ta wurin Ruhunsa,


Ina sa zuciya ga cetonka ƙwarai, ya Ubangiji! Ina samun farin ciki ga dokarka.


Ina biyayya da ka'idodinka, Ina ƙaunarsu da zuciya ɗaya.


sai dai ya zama na hali, da kuma kyan nan marar dushewa na tawali'u da natsuwa. Wannan kuwa abu ne mai martaba ƙwarai a gun Allah.


Don ƙwallafa rai ga al'amuran halin mutuntaka gāba ne da Allah, gama ba ya bin Shari'ar Allah, ba kuwa zai iya ba.


Umarnanka nawa ne har abada, Su ne murnar zuciyata.


Dokar da ka yi Muhimmiya ce a gare ni, Fiye da dukan dukiyar duniya.


Umarnanka suna faranta mini rai, Su ne mashawartana.


“Ku kasa kunne gare ni, ku da kuka san abin da yake daidai, Ku da kuke riƙe da koyarwata a zuciyarku. Kada ku ji tsoro sa'ad da mutane suke yi muku ba'a da zagi.


Ina ƙaunar umarnanka, fiye da zinariya, Fiye da zinariya tsantsa.


Ina ƙin waɗanda ba su yi maka aminci, Amma ina ƙaunar dokarka.


Kada ku yi wa juna ƙarya, da yake kun yar da halinku na dā, da ayyukansa,


Sai Yesu ya ce musu, “Abincina shi ne in aikata nufin wanda ya aiko ni, in kuma cika aikinsa.


Wanda yake Bayahude a zuci, ai, shi ne Bayahude. Kaciyar ainihi kuwa a zuci take, wato ta ruhu, ba ta zahiri ba. Irin wannan mutum, Allah ne yake yaba masa, ba ɗan adam ba.


sai firist ya dudduba, idan tabban toka-toka ne, mawanki ne ya faso a fatar, shi tsarkakakke ne.


Na riga na tuɓe tufafina, in sāke sa su kuma? Na wanke ƙafafuna, in sāke ɓata su?


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ