20 Sa'ad da kuke bayin zunubi, ba ruwanku da aikin adalci.
20 Sa’ad da kuke bayin zunubi, ba ruwanku da aikin adalci.
Sai Yesu ya amsa musu ya ce, “Lalle hakika, ina gaya muku, duk mai aikata zunubi bawan zunubi ne.
“Ba mai iya bauta wa iyayengiji biyu; ko dai ya ƙi ɗaya, ya so ɗaya, ko kuwa ya amince wa ɗayan, ya raina ɗayan. Ba dama ku bauta wa Allah da dukiya gaba ɗaya.”