22 Shi ya sa aka lasafta bangaskiyarsa adalci ce a gare shi.
22 Shi ya sa, “aka lissafta adalci a gare shi.”
Haka kuma Dawuda ya yi maganar albarkar da aka yi wa mutumin da Allah yake lasafta adalci a gare shi, ba don ya yi aikin lada ba,
To, me Nassin ya ce? “Ibrahim ya gaskata Allah, bangaskiyar nan tasa kuma aka lasafta ta adalci ce a gare shi.”
Ya amince da Ubangiji, Ubangiji kuwa ya lasafta wannan adalci ne a gare shi.