19 Kila za ka ce, “Ai, an sare rassan nan ne, don a ɗaura aure da ni.”
19 To, kana iya cewa, “An sassare rassan ne don a ɗaura aure da ni.”
Amma in an sassare waɗansu rassan zaitun na gida, kai kuma da kake zaitun na jeji aka ɗaura aure da kai a gurbinsu, kana kuma shan ni'imar saiwar zaitun ɗin nan tare da sauran rassan,
Kila ka ce mini, “To, don me har yanzu yake ganin laifi? Wa zai iya tsayayya da nufinsa?”