Romawa 10:6 - Littafi Mai Tsarki6 Amma, a game da samun adalcin Allah wanda yake ta wurin bangaskiya ya ce, Kada ka ce a ranka, “Wa zai hau zuwa sama?” Wato, yă sauko da Almasihu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20206 Amma adalcin da yake ga bangaskiya yana cewa, “Kada ka faɗa a zuciyarka, ‘Wa zai hau sama?’ ” (wato, don yă sauko da Kiristi), အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |