Obadiya 1:8 - Littafi Mai Tsarki8 Ni Ubangiji na ce, “A ranar da zan hukunta Edom, Zan hallaka masu hikimarka, Zan shafe hikima daga dutsen Isuwa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20208 “A wannan rana,” in jin Ubangiji, “zan hallaka masu hikimar Edom, zan shafe mutane masu fahima a duwatsun Isuwa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |