Nehemiya 6:11 - Littafi Mai Tsarki11 Sai na ce, “Mutum kamata ne, zai gudu? Mutum irina zai shiga Haikali don ya tsere? To, ba zan tafi ba.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202011 Amma na ce, “Ya kamata mutum kamar ni yă gudu? Ko kuwa ya kamata wani kamar ni yă shiga cikin haikali don yă ceci ransa? Ba zan tafi ba!” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |