Nehemiya 13:11 - Littafi Mai Tsarki11 Sai na yi wa shugabanni faɗa, na ce, “Me ya sa aka ƙi kula da Haikalin Allah?” Sa'an nan na tara Lawiyawa da mawaƙa, na sa su a wuraren aikinsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202011 Sai na tsawata wa shugabanni na kuma tambaye su na ce, “Me ya sa aka ƙyale gidan Allah?” Sa’an nan na kira su gaba ɗaya na sa su a wuraren aikinsu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |