M.Sh 6:21 - Littafi Mai Tsarki21 sai ku amsa wa 'ya'yanku, ku ce, ‘Dā mu bayin Fir'auna ne a ƙasar Masar, amma Ubangiji ya fisshe mu daga Masar da dantse mai iko. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202021 Sai ku gaya musu, “Dā mu bayin Fir’auna ne a Masar, amma Ubangiji ya fitar da mu daga Masar da hannu masu ƙarfi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |