M.Sh 29:2 - Littafi Mai Tsarki2 Sai Musa ya kira dukan Isra'ilawa ya ce musu, “Ai, kun ga dukan abin da Ubangiji ya yi wa Fir'auna da barorinsa a dukan ƙasar Masar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20202 Sai Musa ya tara dukan Isra’ila, ya ce musu, Idanunku sun ga dukan abin da Ubangiji ya yi a Masar ga Fir’auna, ga kuma dukan shugabanninsa da kuma ga dukan ƙasarsa. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |