M.Sh 28:7 - Littafi Mai Tsarki7 “Ubangiji zai sa ku fatattaki abokan gābanku a gabanku waɗanda suke tasar muku. Ta hanya guda za su auka muku, amma ta hanyoyi bakwai za su gudu daga gabanku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20207 A gabanku, Ubangiji zai sa ku fatattaki abokan gāban da za su taso suna gāba da ku. Ta hanya guda za su auka muku, amma ta hanyoyi bakwai za su gudu daga gabanku. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |