5 “Kwandunanku da makwaɓan za su yalwata ƙullunku.
5 Za a albarkaci kwandonku da kwanon kwaɓan kullunku.
“'Ya'yanku za su zama masu albarka, haka nan kuma amfanin gonakinku, da 'ya'yan dabbobinku, da 'ya'yan shanunku, da 'ya'yan tumakinku da awakinku.
“Da albarka za ku shiga, da albarka kuma za ku fita.
“La'anannu ne kwandunanku da makwaɓan ƙullunku.
“Dukan waɗannan la'anoni za su auko muku, su bi ku, su same ku, har ku hallaka, domin ba ku yi biyayya da Ubangiji Allahnku ba, ba ku kiyaye umarnai da dokoki da ya umarce ku da su ba.